Kai Tsaye Latsa Wan Nan Hoton Na Kasa Yanzu Ka Kalli Cikakken Bidiyon Aciki๐๐๐๐๐
A ฦoฦarin da ya saba yi wajen tallafawa al'umma, shahararren ษan ฦwallon ฦafan Najeriya, Kaftin Ahmed Musa MON ya gwangwaje wasu mutane da kyautar gidaje domin su samu muhallin zama da iyalansu.
Daga cikin mutanen da suka samu gidan akwai mai gadinsa wanda ya ba shi gida mai ษaki ษaya, da P.A ษinsa wanda ke zaman abokinsa shi ma ya samu gida mai ษaki uku, da kuma ma'aikacin ฦungiyar ฦwallon ฦafa shi ma ya samu kyautar gida mai ษaki uku, sai kuma wata ฦดar Jarida wacce suka daษe tare tun yana ฦungiyar ฦwallon ฦafa ta Kano Pillars, ita ma ya gwangwaje ta da gida mai ษaki biyu.
Kaftin Ahmed Musa mutum ne gwarzo wanda ya daษe yana sanya farin ciki da walwala a cikin zukatan al'umma daban-daban. Ko da a baya-bayan nan ya gwangwaje tsohon ษan wasan Hausan nan Baba Karkuzo da kyautar gida, ya kuma sanyawa wasu abokansa tun na ฦuruciya gida kyauta ya ba su. Akwai mutane da dama da suka rabauta da samun gida a sanadiyyarsa, wasu kuma ya tallafa musu ne ta fuskar ilimi, abinci da jarin dogaro da kai da dai sauran muhimman fannoni rayuwa daban-daban. Wanda a sanadiyyar hakan ษumbin al'umma na cigaba da yi masa godiya da addu'ar fatan alkhairi.

Comments
Post a Comment